Isa Shuiaibu Dauda

Isa Shuiaibu Dauda قُلْ لَنْ يُصِيبَنَا إِلَّا مَا كَتَبَ اللَّهُ لَنَا هُوَ مَوْلَانَا ۚ وَعَلَى اللَّهِ فَلْيَتَوَكَّلِ الْمُؤْمِنُونَ

28/08/2026

Babumai Kara Zabar APC
Karona Biyu
Saiwawa Dabba Wanda Baisan
Darajar kansaba Wallahi

25/08/2026

Kashi Yafi Maulidi
Haramunne Ko ruwa
kataimakawa Masu Maulidi dashi❌

24/08/2026

Jazakumullahu khairan Ya Sheikh ✅

24/08/2026

Wallahi Karuwa Tafi Maiyin
Bid, ar Maulidi ❌ matsayi
Agun Allah S W A📢

23/08/2026

Ya ALLAH Duk Wanda Yashiga Yafita
Domin Wannan Shegiyar
Jam,iyyar Saita Wuce
Allah Ya. isa📢

22/08/2026

🕋 خُطْبَةُ حَجَّةِ الْوَدَاعِ — Hudubar Hajjin Bankwana

أَيُّهَا النَّاسُ، اسْمَعُوا قَوْلِي، فَإِنِّي لَا أَدْرِي لَعَلِّي لَا أَلْقَاكُمْ بَعْدَ عَامِي هَذَا فِي مَوْقِفِي هَذَا.

Ya ku mutane! Ku saurari maganata. Ban sani ba, wataƙila ba zan sake haɗuwa da ku a wannan wuri ba bayan wannan shekarar🥲

أَيُّهَا النَّاسُ، إِنَّ دِمَاءَكُمْ وَأَمْوَالَكُمْ وَأَعْرَاضَكُمْ عَلَيْكُمْ حَرَامٌ، كَحُرْمَةِ يَوْمِكُمْ هَذَا، فِي شَهْرِكُمْ هَذَا، فِي بَلَدِكُمْ هَذَا.

Ya ku mutane! Lallai jininku, dukiyoyinku da mutuncinku haramun ne a tsakaninku, kamar yadda wannan ranarku take mai alfarma, wannan watan naku yake mai alfarma, kuma wannan garinku yake mai alfarma Na Makka

أَلَا كُلُّ شَيْءٍ مِنْ أَمْرِ الْجَاهِلِيَّةِ تَحْتَ قَدَمَيَّ مَوْضُوعٌ.
Ku saurara! Duk wani al’amari na zamanin Jahiliyya an soke shi, ba shi da wani matsayi

🌹 Wasiyyar Annabi ﷺ game da mata

اسْتَوْصُوا بِالنِّسَاءِ خَيْرًا.
Ku yi wa mata wasiyya da kyautata musu

فَإِنَّمَا هُنَّ عَوَانٍ عِنْدَكُمْ، لَيْسَ تَمْلِكُونَ مِنْهُنَّ شَيْئًا غَيْرَ ذَلِكَ.
Lallai mata amana ne a hannunku ba ku da wani iko a kansu sai cikin abin da Allah Ya halatta

وَلَهُنَّ عَلَيْكُمْ رِزْقُهُنَّ وَكِسْوَتُهُنَّ بِالْمَعْرُوفِ.
Kuma mata suna da hakkin samun abincinsu da tufafinsu cikin kyakkyawar mu’amala

وَلَكُمْ عَلَيْهِنَّ أَنْ لَا يُوطِئْنَ فُرُشَكُمْ مَنْ تَكْرَهُونَ.
Kuma kuna da haƙƙi a kansu cewa kada su bar waɗanda ba ku so su shiga gidanku cikin abin da ya shafi sirrin iyali

وَاسْتَوْصُوا بِالنِّسَاءِ خَيْرًا.
Saboda haka ku yi wa mata wasiyya da kyautatawa

🤲 Wasiyya da Littafin Allah

وَقَدْ تَرَكْتُ فِيكُمْ مَا لَنْ تَضِلُّوا بَعْدَهُ إِنِ اعْتَصَمْتُمْ بِهِ: كِتَابَ اللَّهِ.
Na bar muku abin da idan kuka riƙe shi sosai ba za ku ɓace ba Littafin Allah da sunna ta

🌍 Sakon da ya shafi dukkan Musulmi

أَلَا إِنَّ رَبَّكُمْ وَاحِدٌ، وَإِنَّ أَبَاكُمْ وَاحِدٌ، كُلُّكُمْ لِآدَمَ، وَآدَمُ مِنْ تُرَابٍ.
Ku saurara! Ubangijinku ɗaya ne, kuma ubanku ɗaya ne. Dukkanku daga Adam kuke, Adam kuma daga ƙasa

Wani iskanci Sai Nigeria ALLAH Ya isa tsaninmu daku❌
21/08/2026

Wani iskanci Sai Nigeria ALLAH Ya isa
tsaninmu daku❌

18/08/2026

Muna goyan Bayan kowa Ya mallaki makami💪

Address

Abuja

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Isa Shuiaibu Dauda posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share