02/03/2026
๐๐๐ค๐จ๐ง ๐๐ ๐๐ณ๐ข๐ฒ๐ฒ๐ ๐๐๐ ๐ ๐๐๐ ๐จ๐ซ๐๐ง ๐ฆ๐ฎ.
๐๐ฎ๐ฆ๐ ๐๐ก๐ฎ๐ ๐๐๐๐ง ๐ฆ๐ฎ.
๐๐ฅ๐ก. Abubakar Abubakar jinjiri yana mika sakon ta a ziyyar sa zuwa ga familin ๐๐ฎ๐ก๐๐ฆ๐ฆ๐๐ ๐๐๐ฐ๐๐ง (๐๐๐๐๐ง๐)
Wanda Allah yayi masa Rasuwa yau dinnan bayan fama da doguwar jinya daga Qarshe Allah yayi masa chikawa.
Yana yimasa Addu'a akan Allah yayi masa rahama.
Allah yasa Aljannah ce makomar sa.
Ya kara da cewa wannan rashin da akayi ba iyaka familin din sa kadai akayiwa ba.
Harda sauran Al,ummar Nguru dama jahar Yobe baki daya duk wannan rashin ๐๐ฎ๐ก๐๐ฆ๐ฆ๐๐ ๐ฅ๐๐ฐ๐๐ง ya shafe su.
Domin Mutunne wanda yake taimakawa Jama'a wajan Basu Magani domin ceto rayuwar su.
Sannan yana baiwa yan uwan sa da abokanan sa Hakuri na rashin sa.
Duk wani mai rai dole sai yakoma ga mahalin cin sa.
Allah yakara masu Hakuri da dangana
Allah yasa idan tamu tazota muchika da kalmar shahada.
Albarkar Watan Ramadan.
Abubakar Suleiman Yobe.
Mai Rubutu na musamman a tafiyar AAJ
02-03-2026