Abubakar Suleimam Ngu

Abubakar Suleimam Ngu Just marking money in your life.

๐’๐š๐ค๐จ๐ง ๐“๐š ๐š๐ณ๐ข๐ฒ๐ฒ๐š ๐๐š๐ ๐š ๐‰๐š๐ ๐จ๐ซ๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ.๐Š๐ฎ๐ฆ๐š ๐’๐ก๐ฎ๐ ๐š๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ.๐€๐ฅ๐ก. Abubakar Abubakar jinjiri yana mika sakon ta a ziyyar sa zuwa ga f...
02/03/2026

๐’๐š๐ค๐จ๐ง ๐“๐š ๐š๐ณ๐ข๐ฒ๐ฒ๐š ๐๐š๐ ๐š ๐‰๐š๐ ๐จ๐ซ๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ.
๐Š๐ฎ๐ฆ๐š ๐’๐ก๐ฎ๐ ๐š๐›๐š๐ง ๐ฆ๐ฎ.
๐€๐ฅ๐ก. Abubakar Abubakar jinjiri yana mika sakon ta a ziyyar sa zuwa ga familin ๐Œ๐ฎ๐ก๐š๐ฆ๐ฆ๐š๐ ๐‹๐š๐ฐ๐š๐ง (๐€๐›๐›๐š๐ง๐š)
Wanda Allah yayi masa Rasuwa yau dinnan bayan fama da doguwar jinya daga Qarshe Allah yayi masa chikawa.

Yana yimasa Addu'a akan Allah yayi masa rahama.
Allah yasa Aljannah ce makomar sa.
Ya kara da cewa wannan rashin da akayi ba iyaka familin din sa kadai akayiwa ba.
Harda sauran Al,ummar Nguru dama jahar Yobe baki daya duk wannan rashin ๐Œ๐ฎ๐ก๐š๐ฆ๐ฆ๐š๐ ๐ฅ๐š๐ฐ๐š๐ง ya shafe su.
Domin Mutunne wanda yake taimakawa Jama'a wajan Basu Magani domin ceto rayuwar su.

Sannan yana baiwa yan uwan sa da abokanan sa Hakuri na rashin sa.
Duk wani mai rai dole sai yakoma ga mahalin cin sa.
Allah yakara masu Hakuri da dangana
Allah yasa idan tamu tazota muchika da kalmar shahada.
Albarkar Watan Ramadan.

Abubakar Suleiman Yobe.
Mai Rubutu na musamman a tafiyar AAJ
02-03-2026

Wakilin gaskiya da rikon amana Tzz alkairi ne. Zamuyi siyasa zamuyi zabe Kuma zamuyi nasara da yardar Allah. Lokaci kawa...
28/06/2025

Wakilin gaskiya da rikon amana Tzz alkairi ne.
Zamuyi siyasa zamuyi zabe Kuma zamuyi nasara da yardar Allah.
Lokaci kawai muke jira.
Bamu tabayin Rep din da muka samu chigaba a mulkin saba kamar tzz.
Idan Kuma akwai Shi sai afadamana.

Idan ana Dara fidda uwa akeyi. Abin Alkairin da Hon Tijjani zannah zakariya yakawo Jama,ar dayake mulka allah yayi yawa ...
25/06/2025

Idan ana Dara fidda uwa akeyi.
Abin Alkairin da Hon Tijjani zannah zakariya yakawo Jama,ar dayake mulka allah yayi yawa dashi fatanmu ako yaushe allah yabashi ikon chigaba da taimakawa jama,a
Tabbas Tzz yanada kokari sosai matsalar dayace bashida wakilai nagari.
Amman yanayin iyaka bakin kokarin sa wajan ganin yakawowa yankin sa aikin chigaba wani abin wlh wakilan sane suke jamasa zagi da batanci agun al,umma.

Wanda nasan suna kulawa tsakani da allah akan wakilchin tzz basu wuce mutane uku ba.
1- Hon. Talba Kachalla yana da kokari wajan sauke nauyin al,umma.
2- Engr maisaje Ali yusufari
3- Hon. Kyari Garkuwa Nguru yanada kokari wajan tsayawa yaga yakira Duk Wanda allah yasa yanada rabo achiki.
4- Hon Umar Adams jajir taccene wajan ganin kowa yasamu sabon sa.
5- Modu Dauda Nguru yana da kokarin sauke yauyin da yarataya awuyan,sa.

Wlh. Duk guntayan sai ahankali wajan ganin wakilcin tzz yatafi lafiya.

Allah yasakawa  Tijjani Zannah  zakariya Da gidan Aljannah. Tabbas yayi abin da ba'ataba yin wani rep a zone ( ce)  kama...
20/05/2025

Allah yasakawa Tijjani Zannah zakariya
Da gidan Aljannah.
Tabbas yayi abin da ba'ataba yin wani rep a zone ( ce) kamarsa ba.
Sabida yaka wowa jamar
DA KARASUWA aiyukan chigaba sosai.
Allah yayi maka jagora
Allah yabaka ikon chigaba dakyautatawa jama'a

Aikin kamfani ya samu a Abuja ta hannu wani kawunsa, abin da za a riฦ™a biyansa a wata โ‚ฆ180k na salary. Ya zo gida ya yi ...
08/05/2025

Aikin kamfani ya samu a Abuja ta hannu wani kawunsa, abin da za a riฦ™a biyansa a wata โ‚ฆ180k na salary. Ya zo gida ya yi albishir, aka sanya masa albarka.

Da ya je wurin abokansa, sai s**a fara kashe masa gwuiwa, wai Abuja? Garki Area 3, kuma โ‚ฆ180k? Nawa โ‚ฆ180k za ta maka a wata a rayuwar Abuja? Na wa za ka ci, na wa za ka ajiye? Nawa za kake biyan kuษ—in lodge da transport?

Ya ji gwuiwarsa ta yi sanyi, ya ce ya haฦ™ura. Ba a fi sati 2 ba ya zo ya tarar suna gulmarsa, "wai mutumin nan ne zai je Abuja, mu kuwa muna zaune a nan... bla, bla... kalmomi masu cike da habaici da hassada".

Ya juya yana hawaye baฦ™in ciki, bayan ya rejecting offer sanadiyyar shawarar da s**a ba shi, yanzu kuma ya dawo ya ji suna habaici da hassada.

Kada ta taษ“a furta shirinka, ko ci gabanka har sai komai ya kammala. Ba kowacce fuska ce dake murmushi a gabanka ba ce ta soyayya. Kuma ido gaskiya ne!

Kana da manufa?
Ka san ina ka dosa?
Bakinka alekun!

Duk wani sirri da ya bar cikinka, ba sirri ba ne. Sanin sirrinka sai ga wanda zai taya ka cimma manufarka da burinka.

Abubakar Suleiman Yobe

Ta yaya zaka dinga samun kudi a Facebook kamar yadda wasu suke samu kuma suke dogara dakan'su har suke taimakon jama,a.?...
08/05/2025

Ta yaya zaka dinga samun kudi a Facebook kamar yadda wasu suke samu kuma suke dogara dakan'su har suke taimakon jama,a.?
Wanda nima ina daya daga chikin wanda suke samun kudi ta Facebook.

Insha Allah zanyi video ta wannan sabon page din nawa.
Domin na nuna maku ta yadda zakufara samun kudin halal dinku ta Facebook.
Batare da kasaka ko sisi ba.
https://www.facebook.com/share/16dgNU3qfP/

08/05/2025

Alhamdulillah

07/05/2025

Diyawa daga chikin mutane basa son chigaban naka da Su.
Ko menene da lili?

Address

Fct Abuja
Abuja

Telephone

+2347033485061

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abubakar Suleimam Ngu posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share