29/05/2026
Gaskiya Tayi Halin Ta.......
Biyo Bayan Zaben Fidda Gwani ( Primary election) Da Yagaba ta a ranar 25/05/2026. Wadda Mukasmu Rinjaye da kuru'u sama da 1,123, Mai Biye Masa Haruna Ubali Maikwano Keda Kuru'u 247.
Inda Hassan Kwankwasiyya Keda Kuru'u 115.
Kwamatin Shirya Zaben S**a Soke Zaben Karamar Hukumar Mulki ta Hadejia tare da Bada Umarnin Sake Zaben Majalissar Jiha da Dan Majalissar Tarayya a ranar 28/05/2026.
Cikin ikon Allah Kwamatin Koli na Jam'iyar ADC Sunzauna Sun Saurari Korefe korafen KO Wanne Bangare.
Uwar Jam'iya ta ADC ta Tabbatar wa Dr. Isah Billami Hadejia Nasarar SA Amatsayin Dan Takara Halas Cacce Wanda Zai Wakilci Karamar Hukumar Mulki State House Of Assembly Hadejia Constituency.
Sai Uwar Jam'iya Taba Umarnin Sake Zaben Su Zakari Kafin Hausa da Sauran Masu NEMA Majalissar Tarayya a Karamar Hukumar Hadejia Wanda Za'a Gudanar dashi Yau 29/05/2026. Da Misalin Karfe Goma 10:00am A Dukkanin Mazabun Hadejia Goma Sha Daya 11.
Muna Taya Dr. Isah Billami Hadejia Murna Allah Yabada Nasara a Babban Zabe Dake Tafe ( Secondary Election).
Ayi Isah Billami Hadejia da Alkhairi.