Labaran soyayya

Labaran soyayya Wannan page na labaran soyayya anbude shine domin labaran da s**a shafi soyayya da kuma bada shawara akan abinda ya shafi soyayya.

26/07/2025

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Auwal Sani, Khadeejah Abubakar, Real Sardauna

23/05/2023

[12/18, 2:20 PM] *Ayusha Iliasu musa: 02/12/2016. 9:50pm *Y'AR BOKO* 📚🖍*WRITTEN BY* *AYUSHA ILIASU**EDITED BY**HAWWA SALEH**IN DEVOTION TO**HUMAIRA B MELODY* 0⃣1⃣-1⃣0⃣BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIMNeenarh zaune a school library, tana revision n lecture din d s**a futo, gefanta Ummy lolo ce ita ma ta maida hankali g calculation din gabanta, neenarh ce tace besty lokacin sallah yayi is better mufara sauke farali sannan mu cigaba d gashi, atare s**a mike dan zuwa central mosque dake cikin campus danbin jam'i, zuwansu keda wuya akai kiran sallah, kafin liman y tada ik**a sun idar d nafila rakaa biyu, Wayan neenarh ce t fara ringing ,tana dubawa tace zuhra ce tare d amsa kiran ,tace Hello? Adaya barin zuhra tace kuna inane tin dazu kunbarni sai zagaye nake cikin schl bangankuba, neenarh tace masallaci mukaje mukai sallaa,but we are on our way to d lecture hall pls ki samar mana seat ,yanxu zamu karaso, 2:00pm suke d lecture ka'idar malaman department din shine in lecturer y rigaka shiga hall shikenn kayi missing lecture wannan rana, k**ar kullum yauma lecture din political science deptrmt zasuyi Mai taken *INTRO TO POLITICAL SCIENCE*hango malamin s**ai yana tafe a bayansu saura kiris y cimmusu aikuwa basu san lokacin d s**a daga kafa d yar rige rige dan ganin sun rigashi isa ba,aikuwa suna zama shima ya shiga Hall din ,musa Abdullah auditorium katan Hall ne dake cin akalla dalibai dubu, bisa g alada duk wani dalibi n jamia yasan cewa dalibai from different department ke Haduwa guri guda dan yin lectures, su ummylolo n daga cikin dalibai da ke department of economics suke subsiding d pol Science d sociology, shigowar malamin y Sanya aji yai tsit, saboda tin ranar d y fara shigowa y kora musu warning tare d wassafa musu sharadansa, tare d ja musu kunne subi doka a zauna lfy, dan duk student din daya fada trap dinshi zai dandana kudarshi, malam Abdulmalik shine ke daukansu course din, a hankali ya dinga musu bayani dalla dalla, inyana ma explaining ca dinga musu bayani dalla dalla, inyana ma explaining concept sai kaji tankar kwakwaluwar K y bude y zubama, gashi d kawo examples d refrence, shi yasa daliban ke alfahari dashi, aladar shi guda duk lokacin d y gama, zai pointing randomly akan koma waye ya mishi tanbaya base on abin d s**ai treating, in kayi nasarar amsawa y baka marks, inkuwa akasin haka zaiyi deducting 5 marks from ur continuous assessment, minti daya baya karawa akan two hours d schl t yarjemai. A kalla arana suna yin lecture 3,kuma d intervals tsakanin ko wanne ,hakan n basu damar kara bibiyar abinda malamannasu suke koyar dasu, alakar Ummy lolo , neenerh Xuhrah t samo asaline tin ranar d s**a zo karbar admission letter, neenerh ce t fara zuwa, ganin gurin arufe yasa t nemi gefe t zauna kan benci ,saboda murna ko baccin kirki bata samu tayi ba, ummylolo ce t karaso inda taga Wata budurwa a zaune , tace hiii Sis, ta amsa d hy, t kara d cewa pls a ina ake karban admission letter? neenerh tace n wana deprtmnt din? tace economics.window din dake kallansu t nuna mata tace nan ne, nima su nake jira n Karbi tawa, jin haka yasa Ummy samun guri t zauna, jefi jefi suna dan hira, a hnkli akai t taruwa sannan aka fara basu, bayan neenerh t Karbi tata tace d Ummy barinajira ki, sai muje bank muyi payment, wannan itace silar haduwar su, yayinda zuhra kuma sun hadu a Cafe lokacin d s**aje shigar d courses din d zasuyi.

23/05/2023

Muna ba mabiyanmu na wannan shafi hakuri saboda rashin jinmu da akayi na tsawon lokaci,hakan ya faru ne sak**akon wadansu matsaloli da s**a sha karfinmu

Amma insha Allah mundawo da karfinmu kuma zamu dinga kawo muku labarai masu kayatarwa da nishadantarwa

Mudai fatanmu shine kuci gaba da yinmana like da comments saboda hakanne zainuna mana kuna tare damu a koyaushe.

Yadda Talauci Yasa Mijina Ya Turani Wajen Saurayina 2  "Sunana Haruna, sai dai anfi sanina da Harry. Nasan mahaifinki ne...
22/01/2023

Yadda Talauci Yasa Mijina Ya Turani Wajen Saurayina 2

"Sunana Haruna, sai dai anfi sanina da Harry. Nasan mahaifinki ne a ofis dinsa, saboda ina aikin kwangila kuma ta ofis dinsa ake biyana a wancan lokacin. Nasan mahaifinki sosai mutumin kirki ne'. Hiran da ya soma mini kenan bayan da muka k**a hanyar zai saukeni a gida. Anya, amma dai kasan yanzu ya daina aiki ko. Nake tambayarsa.
" Haba dai, ban sani ba, saboda na daina yin kanana kwagila na jiha sai na Tarayya, yanzu ma wata kwangila ce na gina wasu gidajen kwana da ajijuwa aka bani na makarantarku. Gobe za a soma aikin nayi mitin ne da masu aikin". Allah Ya taimaka." Amen na gode. Ya fadi hakan a daidai lokacin muka karaso kofar gidan mu.
Ina sauka, Kabiru ne ya tsaya da abun hawan daya kawo shi. Gaba daya hankalinsa na kaina. Yana mikawa mai abun hawan kudi yana kallon na muna sallama da Harry.
"Shi kuma wannan wanene" Kabiru yake tambaya ta. Abokin Baba ne, ya rage mini hanya ne daga Makaranta. Nake fadamasa." Ok tam na zaci sabon saurayi kika yi, har gabana ya fadi". Saurayi kuma, to Ina zan ajiyeka. Kada ma ka sake irin wannan tunanin bani da wani wanda nake so a duniya sai kai. Nake tambatar masa.
Kalamai na sun karfafawa Kabiru jiki, kuma sun sa ya saki jikinsa dani. Hakan yasa bayan na shiga gida na fito muka sha hira ya koma.

Baba akwai wani abokinka Malam Haruna yace na gaisheka," Wanene kuma Malam Haruna? Mahaifina yake tambaya ta. Yace anfi sanina da Harry, "Na gane Harry Dan kwangila, ina kika ganshi". Shine ya rage mini hanya daga Makaranta." Ai kuwa ina son ganinsa. Ko kina da lambarsa". Ban karba ba gaskiya, amma ya karbi tawa." To idan ya kiraki kice ina son yin magana dashi.
A wannan yammacin Harry ya kirani a waya ya kai sau biyar, yana cewa yana son yaji halin da nake ciki. A nan ne ma na fadamasa cewa mahaifina yana son magana da shi. Inda ya umurceni na bashi lambarsa zai kira mahaifina.
Ana gaf da sallar La'asar ne naga motar Harry ta tsaya a kofar gidan mu. A dai dai lokacin da Baban mu yake shirin zai fita yayi salllah a kofar gida. Kusan k**ar bayan mintuna 40 sai ga mahaifinmu ya shigo gida yake ce mini ga Harry ya zo muje mu gaisa. Nace masa toh.
"Na amsa kiran Baba ne, har mun gama zan koma" yake fadamini. Allah Sarki, to yayi kyau. Ka kyauta da zumunci, nace masa.
Ya mini tambayoyi akan karatun nake da lokacin da zan gama duk na fadamasa. Daf da zai daga motarsa ne yace mini ya barwa Baban mu sako ya fadamini. Nayi kokarin ya tsaya ya mini bayanin sakon nasa da bakinsa amma yaki, ya nace zanji daga wajen mahaifina. A haka mukayi sallama muka rabu.
"Mahaifinki ya zo mini da wata magana dazu, yace kuma na fadamiki cewa yana son ki auri Haruna, wanda ya zo wajensa dazu, wannan nema dalilin daya sa yace ki fadamasa yana nemansa.
Ya tabbatar mini da cewa yaron kirki ne kuma zai kula dake sosai. Duk da hakan nace masa mu dai baki shawara kada mu miki dole. Amma a matsayina na mahaifiyarki zan baki sha'awar ki amince ki aureshi, ganin wanda k**e so an bashi duk wata dama amma bai da halin yin aure a yanzu. Ga shi kuma mahaifinki ya matsa kiyi aure kina kammala jami'a. Tunda shi wannan mutumin yana sonki shima, saboda ya fadawa mahaifinki shima daman yana da niyar ganinsa akan zancen ki, sai kuma ya kirashi. Yace ya jima yana bibiyarki a makaranta. Da wajen makaranta. Sai dai kije kiyi shawara ki gani". Mahaifiyata ta kammala bayaninta cikin lanlami na.

Har ta bar dakina na kasa daga kaina na ganta. Hawaye ne kawai suke zubomini ta yadda zan tinkari KB da wannan zancen. A ranar haka nan na kwanta banyi bacci ba. Ina ta tunanin yadda zan rabu da soyayyar Kabiru farat daya.
Yammacin da Kabiru zai zo wajena, na yanke shawaran kawai na fito fili na fadamasa gaskiyar lamari. Tunda iyayena s**a nuna inda s**a fuskanta, yana da wahalar gaske na kauce musu, hakan yasa kawai nace gara na fadamasa duk matakin da yaga ya dace kawai ya dauka.
Sai dai tunda rana Harry yake kirana amma ban dauki wayarsa ba. Sai wajen Magriba dana fahimci KB zai zo, kuma idan ban dauki wayar Harry ba watakila shi ma yazo, wannan ne yasa na yanke shawaran kiransa da kaina. Inda ya nuna mini yana son zuwa ganina amma nace yayi hakuri sai gobe saboda zani unguwa bayan sallar isha'i, wannan yasa ya hakura.
Ban boyewa Kabiru komai ba daga yadda Harry ya dauko ni a mota zuwa yadda Babanmu ya nemi ganinsa da kuma sak**akon ganawarsu. Yayi k**ar mintuna 5 kansa na kasa bai ce mini uffan ba. Nayi ta neman yace wani abu amma yayi shuru. Can sai naji ya numfasa yace, "Allah Ya sa hakan shi yafi mana alheri. Allah Ya baku zaman lafiya. Ni kuma Allah Ya fiddani daga wannan talaucin da nake ciki da shine yayi sanadiyar zan rasaki.
" A gaskiya iyayenki sun nuna mini kauna kuma sun mini uzuri, don haka bazan zargesu ba. Haka kema tabbas kin tabbatar mini kina sona so kuma na gaskiya. Don haka babu abunda zance ko zanyi sai godiya". Yana zuwa daidai nan kawai sai kuka ta kwacemini. Bansan lokacin da na saki muryata ba har kanwata da zata wuce taji tazo tana tambayar abunda yake faruwa. A hakan nan dai Kabiru yace mata ta jani mu tafi gida.
Ina kwance inata sake sake har bacci ya daukeni. Ina tashi ta asuba bayan nayi sallah ban koma bacci ba, 7 na safe nayi nacewa mahaifiyata ina zuwa na fita na tari abun hawa. Ban zame ko ina ba sai gidansu Kabiru. Da yake dakinsa a farkon shiga gidansu yake ina tura kofar gidan sai na jita a bude, ina shiga na tura kofar dakinsa nan ma a bude. Na shiga na sameshi yayi Sallah yana lazimi bacci ya kwasheshi. Anan na tsaya nayi daya daya da kayan dake jiki na daga ni sai yari dake kunnuwa na a makale. Burina yau Kabiru sai yayi Jima'i dani tunda dai aure ni da shi babu. Don haka na tashe shi, yana bude idanuwansa ya tabbatar nice gani Kuma tsirara a dakinsa kuma muna mu biyu, kawai sai.....
Zamu ci gaba.

Wannan labarin ba kagenge bane. Labarine daya faru da wata baiwar Allah ta kuma rubuta ta turo mana domin masu karatu su dauki darusan dake ciki.
Da fatan zamu amfana da wannan labarin.
(Ba ita bace a wannan hoton ba)

Munada littattafai naji Dana karatu masu matukar dadi da nishadantarwa kudai kawai kucigaba da bibiyarmu a wannan shafi ...
22/09/2022

Munada littattafai naji Dana karatu masu matukar dadi da nishadantarwa kudai kawai kucigaba da bibiyarmu a wannan shafi namu na labaran soyayya

28/06/2022

Munaso mubude group a WhatsApp meso yashiga saiyayi mana magana ta WhatsApp saimu sashi.

28/06/2022

Suwanene s**afi damuwa idan an yaudaresu,maza ko mata?

16/06/2022

Munfa kosa mufara programs dinmu na wannan page,Amma rashin liked da comments shiya hanamu farawa

16/06/2022

Dawani suna kayi saving din sunan masoyiyarka a wayarka haka kema dawani suna kika yi saving din sunan masoyinki?

Address

Kaduna

Telephone

+2348035181703

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Labaran soyayya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share