Yanusa Nabunkarijamali

Yanusa Nabunkarijamali Jamali daily news/24

Abdulrahman Haruna Binji a bari ingayama gaskiya wanna rubutu da kayi akai na ba da Nina kake ba don haka kawai kaidai k...
08/04/2023

Abdulrahman Haruna Binji a bari ingayama gaskiya wanna rubutu da kayi akai na ba da Nina kake ba don haka kawai kaidai kafito fili ka Fadi abinda yayima zafi a Rai akan karbar makiyan gidanmu da Saadu Nabunkari yayi a siyyasance don haka ba kaidai NE abin at baiwa Dadi ba don haka kadaina fakewa Dani domin fadama saadu nabunkari magana

Duk cikin wadanda anka karba Babu guda da nake takon saka dashi ko Wanda na taba yin rubutu akansa Kuma in akwaishi ka kawomi. Shi yanzu

 Ina daga hanu insha Allah na sancewa wataran zaki bani damar yiminki kalamai Koda ko ta hannyar comments section NE  mu...
06/04/2023



Ina daga hanu insha Allah na sancewa wataran zaki bani damar yiminki kalamai Koda ko ta hannyar comments section NE muke da gwamnati tarayya watarana nasan insha Allah zaki bani dama domin gabatarda soyyaya ta a gareki

Tuni chairman na karamar hukumar mulkin binji ya nemama kansa mafida yayinda yake ta shalka barci abinsa wajan meeting n...
06/04/2023

Tuni chairman na karamar hukumar mulkin binji ya nemama kansa mafida yayinda yake ta shalka barci abinsa wajan meeting na incounculisiver
Wada Koda anfadi zabe local government dinsa idan aka bincikeshi ya akayi yace shidai Yana barci baisani ba

Comrd. Mikidat Umar Karofi (DAN MASU KUDI) Yana Neman Soyayyar Fadila H Aliyu. “A Karon Farko Matashi Comrd Mikidat Umar...
06/04/2023

Comrd. Mikidat Umar Karofi (DAN MASU KUDI) Yana Neman Soyayyar Fadila H Aliyu.

“A Karon Farko Matashi Comrd Mikidat Umar Karofi (Ɗanmasu Kuɗi) Haifaffen Ƙaramar Hukumar Dutsin-ma Jihar Katsina Amma Mazaunin Jihar Neja Don Babban Kasuwanci, ya nema Soyayyar Shararriyar Fitacciyar Marubuciyar Nan Wato Fadila H Aliyu (GOLDEN PEN).

“Sakon Matashin Yana Da Nasabar Yadda Ita Fitacciyar Marubuciyar Ta Fitar Da Wani Rubutu Daga Shafinta Mai Ɗauke Da Cewa;
👇🏽👇🏽
Sai ka rasa me Samarin Yanzu suke raɗa ma ƴan matan zamani suke mutuwa akan su.

Wato ƴan Samarin nan masu suma kamar sheƙar Ungulu suke sai ka rasa me suke raɗa ma ƴan matan zamani suke mutuwar son su.

Fadila H Aliyu. (GOLDEN PEN).
🖕🏾🖕🏾
Comrd Mikidat Umar Karofi (Ɗan Masu Kuɗi) Shi Kuma Ya Cigaba Da Fashin Baƙi Kan Aniyarsa Da Ya Ke Cewa; Kamar Yadda Marubuciya Fadila H Aliyu Ta Wallafa A Shafinta Hakan, Shi Idan Zata Amince Su Yi Soyayya Ta Wani Lokaci Zata Fahimci Duk Abunda Kananan Yaran Nan Suke Gayama Ƴan Matan Zamanin Da Har Suke Mutuwa Akan Mazajen Zamani.”

Daga Ƙarshe Kuma (DAN MASU KUDI) Ya Ajiye Lambar Wayarsa Domin Tuntuɓa Idan Har Fadila Zata Amsa Uzurinsa ( 07040684485).

DA DUMÍ - DUMÍ: Ań garzaya da waní masòyin Bercelòna Mai sunà Lawan Asibiti a daren jiya Laraba biyo bayan cin da Real M...
06/04/2023

DA DUMÍ - DUMÍ: Ań garzaya da waní masòyin Bercelòna Mai sunà Lawan Asibiti a daren jiya Laraba biyo bayan cin da Real Madrid ta yi Masù jiya (0-4)

Me zakù cè?

RAMADAN KAREEM
06/04/2023

RAMADAN KAREEM

Ka ɓatar ma mahaifiyarka ₦1,000 ta baka kashi har bulala 25, sai ga mahaifika ya dawo ta bashi labari shima ya kashe mak...
19/01/2023

Ka ɓatar ma mahaifiyarka ₦1,000 ta baka kashi har bulala 25, sai ga mahaifika ya dawo ta bashi labari shima ya kashe maka jiki da bulala 15 😭

Kana zuwa bacci sai ka tarar da ₦1,000 wacce ta ɓace a kan gadonka ashe nan ka yarda ita.

Shin ko zaka dawo ma Mahaifiyarka da kudin nan ?.

A kafta....... ☜●😂

Ina bawa 'yan uwan Marigayi Kamal shawara Don Allah su daure su goge shafukan shi na Facebook, TikTok, Instagram, YouTub...
18/01/2023

Ina bawa 'yan uwan Marigayi Kamal shawara Don Allah su daure su goge shafukan shi na Facebook, TikTok, Instagram, YouTube da sauran kafofin sada zumunta da yake da alaka dasu.

Hakika Kamal ya samu kyakkyawar shaida a wurin dubunnan mutanen da yake mu'amala dasu, hakan abun farin ciki ne babba kuma kowa yana burin samun kyakkyawar shaida a lokacin da ya koma ga mahaliccin shi.

Wata kila wayarshi ta shiga hannun 'yan uwanshi, ina mai rokon su Don Allah da su taimaka su goge dukkannin shafukan shi da YouTube Channel din shi saboda wasu 'yan dalilai kamar haka;

Na farko a wannan lokacin mutane da dama s**a fara sanin wanene shi wasu da dama suna ta shiga shafukan shi na Facebook, TikTok, Instagram da YouTube da sauran su, domin ganin bidiyoyin da yayi na tsawon shekaru wanda duk wani maison shi da gaske bazaiso hakan ba.

Abu na biyu matukar aka yi kokarin goge shafukan shi na tabbata bidiyon shi da dama zasu bata ba za'a sake ganin su ba, madadin ba'a goge shafukan ba.

Abu na uku munsan da cewa koda kuskure guda mutum yayi a duniya, bai kamata bayan mutuwarshi a dinga ganin kuskuren har ana tunawa dashi ba da sauran wasu dalilai wanda basai na zayyano su ba.

Don Allah, Don Allah, Don Allah ina mai rokon makusantan shi dasu taimaka suyi aiki da wannan shawarar tawa.

Hakika Kamal Aboki yana daya daga cikin matasan da suke burgeni musamman a bangaren nishadantarwa ina matukar kaunarshi shiyasa nike bawa 'yan uwanshi wannan shawarar, ina fatan kuma zaku fahimce ni.

Allah ya jikan Kamal, muma idan tamu tazo Allah yasa mu cika da Imani Yaa Hayyu Yaa Qayyum.

✍️ Yanusa nabunkarijamali

AKWAI LAUJE CIKIN NAƊI.......Wannan magana abar dubawa ce fa, yakamata ayi magana ta hankali, shin ba'a buga kudin bane,...
14/01/2023

AKWAI LAUJE CIKIN NAƊI.......

Wannan magana abar dubawa ce fa, yakamata ayi magana ta hankali, shin ba'a buga kudin bane, rinawa akayi?, in kuma an buga kuɗin mai yasa suke kodewa?, shin ba'ayi masu inganci bane?, duk da maƙudan kuɗaɗen da aka bawa babban Bankin kasa, don billahil azeem na jarraba nagani, in dai kasa ruwa a jikin auduga ka goge, kalar su tana fita, sannan mai yasa basu wadata ba a hannun jama'ar kasa, duk da wa'adin da aka dauka na wannan aiki?.

Lallai wannan magana ta honourable Gudaji Kazaure abu ne da yakamata ace an duba, kuma an wayar mana da kai, don muna da hakkin akan dukiyar kasar mu, muji ta ina aka kashe ta, mai akayi da ita, ba wai mu zura idanu wasu tsirarun mutane suna azurta kansu da iyalin su ba.

A kira gwamnan banki a gurfanar da shi gaban majalisa, ya bada bahasin ya akayi tunda dai kuɗin Nigeria bana gyatumarsa bane, kuɗin talakan kasa ne, ayi aka dauke shi ake biyansa, don haka indai ba wasu ne s**a ci kuɗin s**a dora shi akan abinda zai yi na, to Yakamata a gurfanar da shi, ya faɗi yaya aka haihu a ragaya.

Kudin kasa namu ne, domin mu akewa aiki dasu, tayaya za'a jefa mutane cikin fatara da talauci, ana kashe kuɗaɗe masu yawan gaske da sunan talaka amma kullum talakan kara shiga masifa yake?, babu wani abu da zaka taɓa kasamu sauki, tun daga kan harkar abinci tsaro da sauran abubuwan more rayuwa, lallai lokaci yayi daya kamata mu farka, mu bibiyi bahasin abinda yake wakana.

Don wallahi ko ansake zaben wasu maciya amanar dai za'a sake zaba indai ba'a yiwa tufkar hanci ba.

In sha Allah, idan wannan sakon yaje inda muke son yaje, muna jiran ba'asi domin Nima daga yau nabi sahun Gudaji Kazaure, in kumce shi dan siyasa ne, don kujerarsa yake magana, Ni kuma sai naga wani shegen dan siyasa a jiha ko a kasa da zaice naci naira biyar dinsa, ko ina da wata alaqa da shi ta siyasa da zan bashi kariya kan hakkin talaka.

Allah yasa muga alkairi, Allah ya ɗaga Nigeria!...

27/12/2022

Masha Allah

Address

Mullela Area
Sokoto
YANUSANABUNKARI

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Yanusa Nabunkarijamali posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Yanusa Nabunkarijamali:

Share