26/02/2024
Babbar kotun jihar Kano Mai Lamba biyar karkashin jagorancin Mai Sharia Aisha Mahmud ta bada umarnin a kamo mata mawaƙi Ado Isa Gwanja.
Kotun ta kuma haramta masa waka har sai Yan sanda sun kammala bincike a kansa.
Ƙarin bayani na tafe.