Mohammed yeahzeed

Mohammed yeahzeed Just for fun

23/11/2021
Dan kasar Denmark Wanda ya taba zanan batanci ga Manzon Allah {S.A.W} Ya mutu  BBC Hausa ta wallafa
19/07/2021

Dan kasar Denmark Wanda ya taba zanan batanci ga Manzon Allah {S.A.W} Ya mutu
BBC Hausa ta wallafa

Sheik abduljabbaar ya shafe dare daya a hannun yan sanda
17/07/2021

Sheik abduljabbaar ya shafe dare daya a hannun yan sanda

16/07/2021

Rundunar 'yan sanda ta k**a Sheik Abduljabbar kuma ta gurfanar da shi a gaban wata kotu kuma tuni alƙali ya aike da shi gidan yari a ranar Juma’a.
Karin bayani: 👉🏿 https://bbc.in/3BmFj8u

14/05/2021

...
Imamul Bukhari asalin sunansa shine
Muhammad bin Isma’il bin Ibrahim bin
Mugira, Abu Abdullah, Al-Ju’ufi , Ana masa
kirari da Malamin Malamai na duniya face
Malamin sa ( Imam Malik ) , kuma jagora wajen
sanin fiqihun hadisi, yayi karatu a wurin
malaminsa wato Babban Malamin nan Imam
Malik Ibn Anas . An haifi Imamul Bukhari ranar
Juma’a sha uku ga watan Shauwal shekara ta
(194A.H), mahaifinsa ya rasu tun yana yaro,
don haka ya taso a karkashin kulawar
mahaifiyarsa. Imamul Bukhari ya kasance a
lokacin da yake yaro ya samu matsala a
ganinsa sai ya zamanto ba ya gani,wata rana
mahaifiyarsa sai ta yi mafarki da Annabi
Ibrahim (AS), sai ya ce mata: Allah ya
dawowa da danki ganinsa, da gari ya waye sai
taga idon danta ya bude. Allah ya yiwa
imamul Bukhari baiwa ta haddar hadisai,
harma ana hikaito cewa ya haddace hadisai
(70,000) tun yana dan shekara (16), shi yasa
wani daga cikin malamai yake cewa: duk
hadisin da Imamu Bukhari bai san shi ba, to
ba hadisi ba ne, har wasu Malamai ma suna
gabatar da shi a wajen sanin hadisi da fiqihun
hadisi a kan imam Ahmad da Ishaq. Imam
Muslim ya yi karatu a wajensa.

11/05/2021

LABARAI DA
DUMI-DUMI
Ba a ga watan Sallah
ba a Najeriya
Kwamitin da ke bai wa Sarkin Musulmi
shawara kan harkokin addini tare da hadin
gwiwar Kwamitin Duban Wata a Najeriya
sun ce ba su samu rahoton ganin jaririn
watan Shawwal a Najeriya ba a yau Talata
11 ga watan Mayun 2021 wanda ya yi dai-
dai da 29 ga watan Ramadan 1442 AH.
Don haka Sarkin Musulmi, Sultan
Muhammad Sa'ad Abubakar CFR, mini ya
ayyana Alhamis 13 ga watan Mayu 2021 a
matsayin ranar Sallah kuma 1 ga watan
Shawwal.
Sarkin Musulmi ya taya Musulmin Najeriya
murna tare da fatan Allah ya yi masu
albarka.

11/05/2021

An buɗe shafin BBC Hausa Facebook ne ranar 4 ga watan Agustan 2009 don wallafa labarai da bidiyo a harshen Hausa.

08/05/2021

Muna rokon Allah ya nuna mana wanna daren da muke ta laliben sa a duhu amin
Allahumma innaka afuwun tuhibbul afwa fa'af anni

07/05/2021

Hadith from the hadith daga n
Abdullahi Dan Mas ' ud RA. He said he said it
The prophet of Allah SAW. He said:: n
I command you to be honest because truth
makes a person to be good and good character
leads to heaven
A man will not fail, he will say the truth and
work until God makes his name be written
among the truthful.
The messenger of God has continued to say:
I warn you not to lie because lies make a
person to be new God and the new God leads a
person to hell he won't stop telling lies and lies
until God makes his name be written in the list
of liars.
The messenger of God has done the truth.
May God give us the ability to say the truth and
work with it.
May Allah protect us from any kind of lies.
Translated from Hausa

Address

Ung/s. Hausawa Miya
Bauchi

Telephone

+2348083815587

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Mohammed yeahzeed posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Mohammed yeahzeed:

Share