Lithiums & Raw material Supplier's Rock

Lithiums & Raw material Supplier's Rock Rooms of Business every where

Located at Kaduna Nigeria, Please chat through WhatsApp before call.
11/02/2023

Located at Kaduna Nigeria, Please chat through WhatsApp before call.

10/06/2022

wannan ya bawa ma'aikata damar fara kasuwanci da kuma koyan yadda ake aikin gwamnati agida don gudun sake afkawa irin yanayin kullen crona a...

10/06/2022

Tinubu Ya Yi Wa Gwamnonin APC Alkawarin Mataimakin Shugaban Kasa’ Dan takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar APC, Bola Tinubu, ya ce ya yi wa ...

10/06/2022

Abun a yaba Sanata Kwankwaso Ya Yi Belin 'Yan Fursuna Guda 170 Kan Naira Milyan 5.2 A yayin da yake gabatar da kudin mota naira dubu biya...

18/02/2022

Matsayin Kida. Da Waqa A Muslunci

Tattaunawarmu Da Wani Dan Izala

YABO DA GODIYA SUNTABBATA GA ALLAH MADAUKAKIN SARKI GWARGWADON YADDA YA YABI KANSA DA KANSA

YA ALLAH KAYI TSIRA. DA AMINCI
GA MANZONKA ANNABIN ANNABAWA. SHUGABAN FARKO DA KARSHE GWARGWADON MATSAYINSA DA GIRMAN QADRINSA AWAJENKA
DA ALAYANSA DA SAHABBANSA,
DA WANDA S**A BISHI HARZUWA RANAR SAKAMAKO

Bayan Haka
Ni Muhammad Sani Abs
Na Kasance Ina Cikin Tafiya Da Niyyar Inje Wajen Neman Abincine
Wato Inda Nake Sana'ata Ko Ince Kasuwanci. Sai Na Hadu Da Wani
Dan Izala Bayan Mun Gaisa. Dai Dai Wani Shagon Mai Photo Sai Naga Hotonan Wasu Wanda Nasansu Ajikin Kofar Shagon Sai Nace Wai Su Wanane Nan Haka ? To Dama Suna Cikin Zagayen Mauludin Annabi Saww Akayi Hoton. Sai Yace Sune

Kagansu kai Daganin Wannan Kasan Bai Halattaba

Nace Meke Bai Halattaba ?
Yace Kida Da Waqa!

Nace Ahaba Bai Kamata Kafadi Hakan Ba
Sai Yace Haba Muhammad Sani Ai Bai Halattan Bane

Sai Nace Subahanallahi. Kasan Kuwa Ma'anar Abu Bai Halattaba?
Ma'anarsafa Haramun Ne! Kuma Kasan Illar Haramta Abinda Allah Bai Haramtaba Kuwa!? To Kasani Duk Wanda Ya Harmta Abinda Allah Bai Haramtaba. Ko Wani Ya Haramta Masa Abinda Allah Bai Haramtaba Kuma Yanajin Harmcin Abin Ya Kafirta

Sai Yace Ai Shi Yaji Malamaine Sunfada
Kuma Bari Zan Zoma Da Karatun Wani Malami In Turamaka Kaji!

Nace A'a Bana Sonji Saboda Kasani Shi Malami. Yana Iya Fadar Son Ransa Wani Malamin Dan Karyata Abinda Bahaka Yakeba Musamman Malamanku. Saboda Su Akullum Yan Nuna Iyawane!

Amma Ni Ina Da Hujja Akan Hakan Daga Litattafn Magabata. Cewa Waqa Baharamun Bace. Kida Ba Haramun Bane

Sai Dai Kasani Shi Kida. Da Waqa Kamar Hukuncin Kwalbane! Wato kwalba akaran kanta bata da Hukunci. Sai Abinda Aka Zuluba. Acikinta. Idan Anzuba Giya To Kwalbar Giyace. Yanzu Ta Haramta
Idan Anzuba Lemu. Ko Ruwa Yanzu Kwalbar Lemuce. Ta Halatta

To Haka Waqa. Ko Kida Yake. Menene Acikin waqar Zambo. Idan Zanbone. Ko Batsa. Haramunne
Idan Yabone. Ko Kirari. Ya Halatta Muddin Bai Hada Da Saboba

Hujja Akan Halaccin Waqa Kuwa Kaje Kasameni Shago. Ko Kuma Inbaka Abinda Ya Sauwaqa

YA Zo Acikin Littafin. Muhammadur Rida. Wato
MUHAMMADUR RASULULLAHI SAWW
Yace Alokacinda Manzon Allah Saww Yayi Hijra Daga Makka Zuwa Madina

Ayayinda Manzon Allah Saww Yaje Madina. Alokacinda Yafara Da Ginin Masallacinsa Mai Albarka. To Alokacinda Yake Ganin Masallacin Da Shi Da Sahabbansa Suna Dauko Tubali. Su Sahabban Manzon Allah Saww Sunayi Suna Waqa Suna Cewa

ﻫﺬﺍ ﺍﻟﺤﻤﺎﻝ ﻻﺣﻤﺎﻟﺨﻴﺒﺮ ~ ﻫﺬﺍ ﺃﺑﺮﺭﺑﻨﺎ ﻭﺃﻃﻬﺮ

Sai Manzon Allah Saww Ya Amsa Musu Da

ﺇﻥ ﺍﻷﺟﺮﺃﺟ ﺮﺍﻷﺧﺮﺓ. ~ ﻓﺎﺭﺣﻢ ﺍﻷﻧﺼﺎﺭ ﻭﺍﻟﻤﻬﺎﺟﺮﻩ

Kaga Alokacinda Suke Wannan Waqar Manzon Allah Saww Yana Cikinsu Bai Hanasu Ba. Sai Ma Ya Mai da Musu Amsa Mai Dadi Mai Faranta Rai

Haka Ma Ya Inganta Daga Sayyidatuna A'ishatu(Rta)tace Alokacinda Manzon Allah Saww Ya Tunkaro Madina. Zai Shiga Sai Mata Da Kana Nan Yara S**a Tareshi.

Bayan Dama Dai Su Mazajen Masu Karfi Matsa Majiya Karfi Ja Rumai. Da Manyan Masu Kudin Garin Da Masu Fada Aji Nagarin Sun Tareshi Cikin Shigar Yaki Tun Abayan Gari S**a Taroshi S**a Bishi Chan Cikin Daji S**a Taroshi

Shine Sayyida Aisha Tace. Mata Da Kanan Yara Sukuma Sai S**a Tareshi Da Kayan Kina Suna Kida Suna Waqa Suna Cewa

ﻃﻠﻊﺍﻟﺒﺪﺭ ﻋﻠﻴﻨﺎ. ~ ﻣﻦ ﺛﻨﻴﺎﺕ ﺍﻟﻮﺩﺍﻉ

ﻭﺟﺐ ﺍﻟﺸﻜﺮ ﻋﻠﻴﻨﺎ. ~ ﻣﺎﺩ ﻋﺎ ﻟﻠﻪ ﺩﺍﻉ

ﺃﻳﻬﺎ ﺍﻟﻤﺒﻌﻮﺙ ﻓﻴﻨﺎ. ~ ﺟﺌﺖ ﺑﺎﻷﻣﺮ ﺍﻟﻤﻄﺎﻉ

Wannan Waqar Da Kidan Duk Dalibin Ilimi. Kai Duk Dan Yaronda Yake Zuwa Islamiyya Indai Ana Karanta Sira. A Islamiyyar Sai Ya San Wannan Saboda Littafin Sira Na 1. Na Yara yan Islamiyya Yazo Dashi

Haka Kuma Manzon Allah Saww Yana Da Mawaqa Wanda Duk Masanin Tarihin Muslunci Ya San Da Su
DAGA CIKINSU AKWAI,
(1)HASSANU BIN THABIT
(2) KA'ABU BIN MALIK
(3) ABDULLAHI BIN RAWAH(Rta)
Wannan Duk Sahabban Manzon Allah Saww Ne. Kuma Mawqan Manzon Allah Saww Daga Cikinsu Ma Akwai Wanda Annabi Saww Yayankewa Hukuncin Kisa Tadalilin Waqa Yasa Annabi Saww Yayafe Masa. Akwai Wanda Annabi Saww Yabashi Kyautar Mala'ika Jibrilu Asw
Cewa Duk Sadda Zaiyi Waqa Jibrilu Zai Tai Makamsa Idan Yakakare
Haka Nan Daga Cikinsu Akwai Wanda Annabi Saww Yayiwa Kyautar Aljannah
Akwai Daga Mawaqan Annabi Saww wanda Annabi Saww Yayi Masa Kyautar Zama Dashi A Aljannah
Akwai Wanda Annabi Saww Yayi Masa Addu'A Saboda Waqarda Yayiwa Annabi Saww Yashekara Dari Da Ashirin(120)Hakurinsa ko Daya Bai Fadiba

Hujja

ﺟﺎﺀ ﻓﻲ ﺳﻴﺮ ﺃﻋﻼﻡ ﺍﻟﻨﺒﻼﺀ:
ﻗﺎﻝ ﺍﺑﻦ ﺳﻴﺮﻳﻦ ﻛﺎﻥ ﺷﻌﺮﺍﺀ ﺃﺻﺤﺎﺏ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﺻﻠﻰ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺣﺴﺎﻥ ﺑﻦ ﺛﺎﺑﺖ

ﻭﻋﺒﺪ ﺍﻟﻠﻪ ﺑﻦ ﺭﻭﺍﺣﺔ
ﻭﻛﻌﺐ ﺑﻦ ﻣﺎﻟﻚ

Fassara
LALLAI YAZO CIKIN WANNAN LITTAFI MAISUNA (A'ALAMUN NUBLA'I)
IBN SIRRINA YANA CEWA YAKASANCE MAWAQAN
ANNABI (SAWW) SUNE
HASSANU BIN THABIT
DA. KA'ABU BIN MALIK
DA. ABDULLAHI BIN RAWAH(Rta)

Sannan Kuma

ﻗﺎﻝﻋﺒﺪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺑﻦ ﻛﻌﺐ ﻋﻦ ﺃﺑﻴﻪ ﺃﻧﻪ ﻗﺎﻝ: ﻳﺎ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻗﺪ ﺃﻧﺰﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻓﻲ ﺍﻟﺸﻌﺮﺍﺀ ﻣﺎ ﺃﻧﺰﻝ،
ﻗﺎﻝ ﺇﻥ ﺍﻟﻤﺠﺎﻫﺪ ﻣﺠﺎﻫﺪ ﺑﺴﻴﻔﻪ. ﻭﻟﺴﺎﻧﻪ
ﻭﺍﻟﺬﻱ ﻧﻔﺴﻲ ﺑﻴﺪﻩ (ﻟﻜﺄﻧﻤﺎ ) ﺗﺮﻣﻮﻧﻬﻢ ﺑﻪ ﻧﻀﺢ ﺍﻟﻨﺒﻞ
ABDURRAHMAN DAN KA'AB(Rta)
YACE DAGA BABANSA KA'ABU
YACE: YA ANNABIN ALLAH(SAWW)
LALLAI ALLAH YASAUKAR DA ABUNDA YASAUKAR AKAN MAWAQA,
SAI YACE MUJAHIDI YANAYIN JIHADINE DA TAKOBI KUMA DA HARSHENSA. NARAN TSE DA WANDA RAINA YAKE HANNUNSA ABINDA KUKE JIFANSU DASHI TAMKAR YAYYAFIN RUWAN KIBIYANE.

ﻗﺎﻝ ﺍﺑﻦ ﺳﻴﺮﻳﻦ ﺃﻣﺎ ﻛﻌﺐ ﻓﻜﺎﻥ ﻳﺬﻛﺮ ﺍﻟﺤﺮﺏ ﻳﻘﻮﻝ ﻓﻌﻠﻨﺎ ﻭﻧﻔﻌﻞ ﻭﻳﺘﻬﺪﺩﻫﻢ،

IBN. SIRINA YACE. SHI KA'ABU YAKASANCE YANA ANBATON YAKINE CIKIN WAQOQINSA

ﻭﺃﻣﺎﺣﺴﺎﻥ ﻓﻜﺎﻥ ﻳﺬﻛﺮ ﻋﻴﻮﺑﻬﻢ ﻭﺃﻳﺎﻣﻬﻢ ،

SHIKUMA HASSANU YANA YIMASU ZAMBO DAKUMA YAKOKIN DA AYYAMUL ARAB
(WATO IRIN KASHINDA S**A BAWA KAFURAI ABAYA.)

ﻭﺃﻣﺎﺍﺑﻦ ﺭﻭﺍﺣﺔ ﻓﻜﺎﻥ ﻳﻌﻴﺮﻫﻢ ﺑﺎﻟﻜﻔﺮ ،

SHIKUMA BIN RAWA YANA MUZAN TASU DA KAFURCINSU,

ﻭﻗﺪﺃﺳﻠﻤﺖ ﺩﻭﺱ ﻓﺮﻗﺎ ﻣﻦ ﺑﻴﺖ ﻗﺎﻟﻪ ﻛﻌﺐ:

HAQIQA QABILAR DAUS TA MUSULUN TANE SABODA WANI BAITI DA KA'ABU YAYI MASU
YACE.
ﻧﺨﻴﺮﻫﺎ ﻭﻟﻮ ﻧﻄﻘﺖ ﻟﻘﺎﻟﺖ**** ﻗﻮﺍﻃﻌﻬﻦ ﺩﻭﺳﺎ ﺃﻭ ﺛﻘﻴﻔﺎ.

Kaga Kenan Idan Har Haramunne Tayaya Za Ace Manzon Allah Saww Har Yayabesu. Harma Yana Fadin Cewa Suna Yakar Kafiraine. Da Takubba ?

Sai Kuma.

ﺃ ﻥ ﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪ ﻋﻠﻴﻪ ﻭﺳﻠﻢ ﺧﺮ ﺝ ﻓﻲ ﺑﻌﺾ ﻣﻐﺎﺯﻳﺔﻓﻠﻤﺎ ﺍﻧﺼﺮﻑ ﺟﺎﺀﺗﻪ ﺟﺎﺭﻳﺔ ﺳﻮﺩﺍﺀ،ﻓﻘﺎﻟﺖ ﻳﺎﺭﺳﻮﻝ ﺍﻟﻠﻪﺇﻧﻰ ﻛﻨﺖ ﻧﺬﺭﺕ ﺇﻥ ﺭﺩﻙ ﺍﻟﻠﻪ ﺳﺎﻟﻤﺎ ﺃﻥ ﺃﺿﺮﺏ ﺑﻴﻦ ﻳﺪ ﻳﻚﺑﺎﻟﺪﻑ ﻭﺍﻟﻐﻨﻰ،ﻗﺎﻝ ﺇﻥ ﻛﻨﺖ ﻧﺬﺭﺕ ﻓﺎﺿﺮﺑﻲ ﻓﺠﻌﻠﺖﺗﻀﺮﺏ، ﺣﺪﻳﺚ ﺻﺤﻴﺢﺭﻭﺍﻩ ﺍﻹﻣﺎﻡ ﺃﺣﻤﺪ ﻭﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ

HAQIQAA YA INGANTA
MANZON ALLAH(SAWW)

YAFURTA ACIKIN SASHIN YAQOQINSA AYAYINDA YADAWO DAGA YAQI
WATABUDURWA BAQAR FATA TA TARESHI(SAWW),

SAI TACE YA MANZON ALLAH (SAWW) HAQI QAA NINAYI BAKANCE NA YIWA ALLAH ALLQAWARIN CEWA
HAQIQA IN ALLAH YADAWO DA KAI LAFIYA DAGA WANNAN YAKIN
SAI NAYI KIDA DAGANGA AGABANKA,
KUMA NAYI WAQA. SAI ANNABI(SAWW) YACE: IN DAI HAR KIN KASANCE KINYI BAKANCE TO KICIKA
KI KADA,
SAI KUWA TAKAMA KADAWA

(HADISIN INGANTACE)

CEWAR MANZAN ALLAH(SAWW)
GA WANNAN MATA(KADA)BABU SHAKKA UMARNINE DA YIN KIDA, DOMIN KUWA DAKIDA AYABI, MANZANALLAH HARAMUNNE
TO WALLAHI DA MANZAN ALLAH(SAWW)Bai ce DA ITA KADABA,
SABODA MANZON ALLAH SAWW
BAYA UMARNI DA MUMMUNa
KO YAYA KUWA ABIN YAKE

KUMA YIN KIDANNAN AGABAN MANZON ALLAH SAWW. YANUNA ZA A' IYA YIN KIDA AGABAN KOWANE MALLMI, DOMIN KOWAYE SHI, MANZAN ALLAH SAWW YAFISHI AMMA GASHI ANYI AGABAN MANZON ALLAH SAWW

Dan. Haka Ni Shawarar Da Zan Baka Kakiyaye. Irin Wannan Maganar

Kasani Akwai Hadisai Ni Kaina Wanda Nasani Suna Dayawa. Da Suke Magana Akan Waqa. Da Kida Kuma Agaban Manzon Allah Saww

Da Wandama Manzon Allah Saww Yasa Akayi Masa. Da Wanda Aka Nemi Iznin Ayi Gabansa Yace ayi

Dan Haka Kakiyaye Wannan Sunnace Idan Ku baku Iyawa Baku Da Masu Basirarda Zasuyi To Kudaina Zagi. Da Kafirtawa

Yanzu Idan Kazagi Maso Yabon Annabi Saww Yaya Zakayi Da Wannan Sahabban Na Manzon Allah Saww?

Ya Allah Kasanyamana Tsaro Daga Fadar Munan Kalamai Ga Wanda Tabasu Hallakane. Sune Manzon Allah Saww Da Sahabbansa Da Masoyanka. Aduk Inda Suke
Alfarmar Manzon Allah Saww

FOR SALE!!!A New standard and will finished 3 bedroom bungalow within Malali Jarkasa Layout Kaduna  Asking @ .  Contact....
28/11/2020

FOR SALE!!!
A New standard and will finished 3 bedroom bungalow within Malali Jarkasa Layout Kaduna Asking @ . Contact.. Badumi. 08038476986

Address

Located At Kaduna
Kaduna

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Lithiums & Raw material Supplier's Rock posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Lithiums & Raw material Supplier's Rock:

Share