02/04/2022
Babban limamin masallacin Juma’a na Usman Bin Affan da ke Gadon Kaya a Jihar Kano, Dr Abdallah Usman Umar, ya ce don gujewa barna barna tsakanin sabbin ma’aurata, ya kamata a tsagaita daga yin aure idan ana saura mako daya azumi. A cewarsa, ko da kuwa auren ya matso, zai fi dacewa a kai shi …