09/02/2026
Nnamdi Kanu ya yi umarni da a daina zaman gida ranar Litinin a jihohin Kudu maso Gabas.
Kanu ya bayyana cewa daga yau Litinin kawo ya koma harkokin yau da kullum.
Haramtacciyar kungiyar IPOB ta ce Kanu ya ba da umarnin ne daga kurkukun Sokoto.
Bash king