24/12/2021
SANARWA TA MUSSAMAN.
LITTAFIN FATAWOYIN RAHAMA DA LITTAFIN TAFSIRIN ALKUR'ANI MAI GIRMA MAI SUNA (FAYYATACCEN BAYANI NA MA'ANONI DA SHIRIYAR ALKUR'ANI) NA Prof. Dr. MUHAMMAD SANI UMAR R/LEMO SU SHIGO KASUWA.
Alhamdu lillah, muna farin cikin sanar da Al'umma cewa, Littafin Fatawoyin Rahama Juz'i Na Farko (1), Tare DA Littafin Tafsirin Ma'anonin Alkur'ani Mai Girma Mai Suna (FAYYATACCEN BAYANI) Na Babban Malaminmu Prof. Dr. Muhammad Sani Umar R/lemo (Hafizahullah) Su shigo kasuwa yanzu haka.
Za a samu wannan littatafai a Kasuwar Kurmi Kano, shagon Alh. Hamza Abubakar (Darul Hikmah) 08034324485.
Za Kuma a Iya tuntubar wakilanmu kamar haka:
1. KATSINA: ALH. MUSTAFA 08036960877
2. KADUNA: MAL. ADAMU 08023633877
MUSA BARKUM 07033339444
3. BAUCHI: ABDURRAHMAN IBRAHIM: 08098912621
4. SAKWATO: AMINU AHMAD 07036155427
5. ZARIA: AHMAD TIJANI: 07037234716
Sanarwa Daga:
MD. DARUL HIKMAH ISLAMIC BOOKSHOP
ALH. HAMZA ABUBAKAR
24-12-2021.